Ilimi Hasken Rayuwa
Yadda ake fama da ƙarancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta Najeriya
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:09:54
- More information
Informações:
Synopsis
Shirin na wannan rana zai ɗora kan wanda muka gabatar muku a makon jiya game da karancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta arewacin Najeriya. Danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Nura Ado Sulaiman.